Mashha allah lakuwata illa bill ah

Arewa arewa wani yankine a kasar Nigeria 🇳🇬 wan yake dauke da yawan mutane kuma. Yawancinsu musulmine


Asiyasance kuwa dan arewacin kasar shine da kansa yake kaikansa mahalaka duk saboda masalahar kansa shikadai sayajefa miliyoyin mutane cikin musifa 


Wannan takaimuda duksanda akabuga gangarsiyasa sai abiya wasu daga cikinmu kudade suyita tallan dan takara koda kuwa mikiyin wannan  yankine 

Ko kuma abaka 500 ko1000 dansaida.kuri'arka kodakuwaga mikiyin kane ko al, umar yankinkane saboda bakin jahilci da sonzuci da duhunkai. 

Irin wannan matsala ayau muka sake jefa kanmu ciki 

Gashi kuma sai munkuma kaiwa shekara takwas 8 

Wanda zai mutu ya mutu Wanda zairayu yarayu Wanda wahala Zaisha to 

Kodai mugyara kokuma karmugyara. 

Mutaragewa

Karin labarai